Wayyo Gindina Hausa Novel

A wannan Shafin namu mun kawo muku cikakken littafin wayyo gindina hausa novel dakuma wayyo gindina uncle complete.

Zaku iya karantawa kuma zaku iya saukewa izuwa wayoyinku.

Wayyo Gindina Hausa Novel

ina kuke kai ku maso kusa kada ayi baku fa’ kun karanta littafin wayyo gindina in baki karanta ba za abarki baya kuwa yar’uwa Ku zo ku mallaki naku a hannu bazan yi free page da yawa ba.

Page…….1&2

wallahi nidai na kosa ai hutu mu koma gida fa, cewar wata yarinya tana fada makawarta”

ni abun da yasa bani san koma wa saboda hamma Ahmad” mungu ne fa sosai dan ko tari mai karfi kika ishe shi dazashi zai duke kine Daman wai haka sojojin suke ne?

ke zarah kiji tsoran Allah’ keda kike da rashin ji ma a school din kofa malaman mu baki raga ma waba…_

_dariya zarah “tai tace ai sha shane zai zauna a masa wulakanci

salma kawar zarah” tace baki da dama yanzu dai kizo muje class saboda nasan yanzu anfara taruwa

suna cikin magana ne principal tazo gittawa ta gun tace zarah bukar mai kuke baku tafi class ba?

sosa keya tai tace sorry yanzu zamu tafi ma ai….

………….._sallama yake ta kwaɗawa agidan kaka ce tafi tace wai waye ne zai daman nida gidana?_

_ahmad ‘yace kaka nine fa nazo maki hutu!_

_tabe baki tai tace oni jikar mutum hudu sai kace amadu ne’ a gidan namu_

_murmushi yai ,,yace kaka kenan kina nan da halin naki dai.._

_yo amadu” mai za afasa ne’ yace kaka Ahmad fa nake ba amadu ba!_

_ni to amadu zance, in kaga dama ka amsa mana!_

_wai kaka ina Mara kunyar jikar kine?_

_tace kasan dai ba ruwan ka da zarah nah , Dan Bata shiga gonar ka!_

_na manta ashe basiyi hutu ba_

_tuwon mara da miyar kuka’ tasha man shanu sai kanshi take tace to ga abinci nan sai kaci dan nasan ka kwaso yinwa da yawa…._

_kamar ko kin sani, dan yau su momy basu yi abunda nakeso ba’_

_ai su yan birni baza suyi abincin ƙauye ba” aiyi dai mu gani_

_zarah, kinga anty jummai ta hana zuwa wajan nan ko?_

_ina ruwan ta damu’ ba makaranta ce ta ɗauke ta aiki ba zata shiga hurumin ɗalibai_

_anty jummai, ta hango su ta nufusu, Salma na ganin ta taruga da gudu tace zarah ga anty jummai nan!_

_zarah, ma kara gyara zama tai irin ba ruwan ta da ita! Ke uban mike anan bacin na hana zuwa nan_

_to nagaji da zaman ɗakin ni tunda bamu da karatu yau_

_anty jummai” tace dan ubanki kitashi ki wuce bangaren ku_

_wallahi kika kuma zagin babana sai na maki duka”_

_ita ko anty jummai tace mai zaki in namaki haka ne? To kiyi mugani man_

_zarah”ta kwalla kara tace mukuke takurawa ma, bama san ana takura ma sarauniyar mu_

_muhadu a next page insha allah_

 

Karanta:

Wayyo gindina hausa novel document

Wayyo gindina hausa novel Complete
Uploaded by Zamgist.com.ng
File Size 500kb
Hausa Novels WhatsApp Group Click here
Telegram Group Click here
Novel Price Free
Novel Author
Tags Wayyo gindina uncle complete
Published date 11 – 10 – 2022

 

DOWNLOAD

Wayyo Gindina Uncle

Ganin yanda Umaima ta faɗa duniyar tunani yasa Baba Uwale cewa ” Ke kuma lafiya ? Ko na baki jaridar Hausan ne ki karanta? A’a Baba Uwale Bari na Tafi ,idan an samu na turanci ki sanar mun ko ta katanga ne ki leƙo ki faɗa mun ,sai na zagayo na amsa . Tana gama faɗin haka bata jira jin me Baba Uwale Zata faɗi ba ta fice cikin sauri tana barin gidan .

Bayan fitar Umaima kuwa nufar gidan ƙawanta tayi aminiyar ta wanda suka yi aji ɗaya a makarantar sakandire ,tasan Umaima ciki da waje ,tasan bata iya komai ba sai jahilci ,amma da yake Fatima ba mai yawan surutu bane , bata taɓa ce mawa mutanen layin nasu Umaima jahila ce ta ƙarshe ba , sai dai idan anyi mata wani Abun ta koma gida tayi ta dariya , don ko iyayen Ta bata faɗa masu wacece Umaima ba . Gidan Uwa mai tuwo Umaima ta nufa , da Sallama ta shiga gidan , nan ta tadda Uwa wato mahaifiyar Fatima wanda da sana’ar ta tuwo ne ,amma yanxu ta aje don dole saboda Masifar magajiya mai ɗan wake ,data hana kowa sana’ar komai a layin nan , a cewan ta indai tana sana’a babu wanda zaiyi ta rabu dashi ,masifar ta kawai zai sa don dole ka aje . Buta ta gani a gaban Uwa mai tuwo , yayin da Fatima ke can gyefe tana wanke wanke .

Nufo Cikin gidan tayi jin Uwa ta amsa mata sallaman tana faɗin Umaima boko da ƙafarta , Umaima turawa Allah yayi maku albarka , murmushi Umaima keyi tana ƙara yashe baki tare da gaisar da Uwa , kamin ta nufo inda Fatima ke wanke wanken ƙwanuka . Ita ko Fatima tun shigowan Umaima ta faɗa duniyar tunanin lokacin da suke Makaranta a SS1 , Sam Umaima bata da aikin da ya wuce cin abinci ,ita dai kawai taci tayi nak ,shiyasa har yau take cewa ” Ita ba zata iya wani sana’a ta saida ba indai bana ci bane a ciki …Shiru Fatima tayi tana kallon Umaima da tuno da lokacin da take cin Wainar gyero a cikin aji , malamar maths ta miƙar da ita tsaye tana faɗin ” Ke me ciye ciye tashi ki faɗa mun amsan wannan maths ɗin …ta ƙare maganan tana nuna mata Y+X= . Kallon Malaman Umaima tayi tana cewa ” Haba Malama tsokanata kike yi ko? Y da X ai kalmomin turanci ne… Dariya ajin aka sa malaman kuwa dafe kai tayi . Ke murmushin me kikeyi ne? .

Umaima tayi maganan tana girgiza Fatima tare da dawo da ita daga tunanin da lula . Murmushi Fatima ta kuma yi tana kallon ƙawar nata tare da cewa” Na tunaki ne da malaman Maths na senior . Wani irin bushewa da dariya Umaima tayi , tana ƙarawa , kallon su Uwa tayi tana miƙewa tare da cewa ” Sun fara shashancin nasu kenan ,tayi maganan tana shigewa daga ɗakin ta . Ke rabu da wannan matan ko tana ina Oho , kin san a ministry take aiki aka ce , term ɗaya tayi mana ta gudu da ƙafarta jahilci na ya koreta . Hahaha Dariya suka bushe dashi a tare , kamin Fatima ta kalli Umaima tana cewa ” Ke Umaima rashin kuɗi yayi mun katutu , ko da yake ɗazu Ibrahim ya shigo yana cewa ” Wai zaki fara shayi gobe ?. Hummmm ai dai yafi kinga ko kudin NECO bamu dashi haka iyayen mu bare akai ga shiga jami’a . Murmushi Umaima tayi tana saurin dafa Fatima tare da cewa ” Ke Fatima Kinji labarin Wani shahararren mai kuɗi da akeyi a yau ?. Wai wata ministan Tsaro tace duk wanda ya nemo mata masaniyar sa da yanda yake gudanar da al’amuran sa , zata bashi kuɗi na gugan kuɗi Naira miliyan dubu ɗari biyu da hamsin.

Wani irin kallo Fatima ta watsa mawa Umaima kamin daga bisani tace ‘ Kina nufin a leƙo mata asirin sa kenan? Yeah! Cewan Umaima tana karkata baki ga ƴar boko . Baki da hankali Umaima kar Son kuɗin mu ya kaimu ga halaka.wai kin san waye shi? Tura batun kuɗin sa ,iyayen sa kin san waye su a Nigeria kuwa? Mahaifin sa kin san waye shi , har a yanxu? Yana nan fa da rai yanda naji ana faɗa ,yayi mulki a Nigeria ba ɗaya ba biyu ba . GEN.Ahmad moddibo…Yayi mulkin soja ne a mulkin Nigeria tun kan a haife mu . Kuma kin san nawa ne miliyan kuwa?? Da har kike wani maganan miliyan dubu , keee! Umaima tayi maganan tana dafata na tayi a hankali , sai kuma tace ‘ Ba zamu iya ba , kije kiyi sana’ar Shayin ki kawai ,nima zan nema sana’ar da zan kama. Kina nufin Mu bar miliyoyin? Cewan Umaima tana kallon Fatima .

Fatima ne tace ” Ƙwarai kuwa mu barshi , manyan nan bakin su ɗaya Umaima , kama mu za’a yi ,akai mu gidan yari na har ƙarshen rayuwar mu ,ko kuma A kashe mu nan take,gadar zare ne wallahi… Jikin Umaima ne yayi sanyi laƙwas juyawa tayi tana cewa ” Na tafi gida Fati , dama yanda nake jina baƙa ba wani ƙyau ba , gani ga jera ga ƙiba kaman wacce ta haifi yara taƙwas ,sana’ar shayi yafi dacewa dani, gobe da yamma zan fara sana’ar Shayin sai kinzo….!

Zaune yake a office ɗin shi , inda yake tattaunawa da mara sa lafiya yaji damuwar su , kuma anan ne Umair yake baɗalan sa ,yana ganin wanda tayi masa ba aure ne akan ki ba ko meye , zai lalata ki nan take , baki isa ki iya shura ko ɗan yatsa ba ,bare kiyi ƙoƙarin bijire masa , da yawa ma saboda rayuwar mu ta lalace da kansu suke neman sa kaman yau kenan .! Shigowa tayi matashiya da ashe karu bazata haura talatin ba , da ganin ta kasan matar wani mai kuɗin ne , hankalin sa na akan files ɗin gaban sa , idanun sa na a cikin baƙin gilashi . Wani irin baya Zaituna tayi tana rufe Ƙofan office din , ƙyaff³ ta hau rarraba ido wai shin ko idon ta ne , balarabe take gani ko Bature . Wow.! Shine Abun da ta furta tana takowa zuwa inda yake kaman mai sanɗa. Zama tayi a kujerar dake fuskantar sa , kana tace ” Sir”. Me ke damunki? Taji yayi mata magana da Hausa ,wanda bata yi tunanin ya iya hakan a harshen sa ba. Nisawa tayi tana masa wani irin kallo ,na bariki kana tace ” Ni matsalar nayi Aure wata shekara ɗaya kenan , Amma babban mutum na Aura , ban san daɗin Sex ba , kaman .. ɗago idanun sa yayi yana kallon ta , wanda yasa maganan nata ɗaukewa , a hankali yasa zara zara yatsunsa tare da sauke baƙar gilashin idanun sa. Idon sa ta gani cikin sa irin arsh saurin ƙare masa kallo tayi cikin wani irin murya mai tattare da shauƙi tace ” Sir Amma kai ba Afrika kake ba ko?.

Kaman ba zai bata amsa ba , yace ” Ki tafi ki kashe Auren , that’s the best solution. Zanyi..! Tayi maganan tana kallon sa ,kana tace ” Indai zaka Aure Ni ,ina Sonka..! Wani irin murmushi ya sakar mata ,wanda kyawawan hushiryar sa da ya raba tsakanin haƙoransa suka bayyana , ba ke kika fara rabuwa da mijin ki a kaina ba , babu Aure kuma a lissafi na , but zaki iya zama DADIRO na ,na wani lokaci..! Zanyi ta kuma katse shi kai tsaye batare da dogon tunani ba.

Ohk fita ki ba wasu dama su shigo.

Kallon sa tayi tana miƙewa daga tsaye , haka zan tafi babu komai , yaci ka fara jin daɗina na fara lasa maka zuman…! Murmushi yayi cikin miskilalliyar Muryar sa wanda yake kashe matan mu ayau da ita yace ” nine zan lasa maki Zuma na…don duk daɗin ki babu irin wanda banji ba daga gurin wasu matan ba daban , wanda suka fiki… Matsowa tayi tare da hayewa saman table ɗin sa tana cewa “I know you are the SEXY BOSS ,amma nima I’m the Sexy lady , zaka ji daɗi na fiye da yanda kake tunani.

Badon kar kace cika baki ba da nace a yanxu ka saka ka nitsa sai kayi kukan daɗi . Hahaha!! Ya saki wani dariya kana ya nufe tayana sa hannu tare da zare belt ɗin sa yana cewa” Ohk lemme see how deep is it. Bai tsaya wani romancing ɗin ta ba , nufe Virgina ɗin ta tare da Zura Gindin sa babu nadama ta wangale masa ƙafa biyun yana raba tsakanin ta . Washhhh ta furta ,jin wani irin ni’imtaciyyar daɗin sa wanda yafi na zuma a lokaci guda. Cinyoyin ta tasa tana matse joy Stick ɗin nasa tare da fara zunkuɗa tana faɗin Washhh ,aahhhh ushhhh. . tun da ya zura bai yi mata komai ba ya tsaya ,nan take ta fara ihu tana faɗin kayi…kayi kayiiiiii washhhh Aahhh daɗiiii… Cikin arrogancy yace ” Ke mace bata kun kuka duk daɗi danne shi take a cikin ta , cox bana Son hayaniya . Aahhhh washhh daɗiiiii ahhh washhhh Gani yayi yana mata magana amma ita sai ƙananan sambatu take masa bama ta fahimtar shi . Haushi ne yasa shi kai hannun sa yana zare joy Stick ɗin nasa , tare da Son yin baya . Gani yayi ta ware ƙafa yana hango zurfin cikin durin ta ,ga ƴar gindin nata (ƴar tsakar ta ) sai harbin iska take , wani dariya yasa na bosses Kamin yace ” Tun yanxu kin gigice ina daɗin da kike wasa kina dashi yake?. Washhh aahhhh Pls kar ka tafi , aahhhh juyawa yayi yana komawa mazaunin sa ,gani yayi Ta juya tana ɗaukar littafi dake saman table ɗin ,tana lankafa sa tare da zurawa cikin durin ta ,tana caccaƙar kanta dashi … Rintse ido yayi don duk tantirancin sa bai Son yaga ya jefa mace cikin wani hali . Hannun sa yasa yana turawa cikin ƙasan ta ,tare da sosa mata wurin yana wani ƙwaƙular mata cikin wani salo na ƙwaratan maza . A haka sai da ta kawo ,sannan ya jefa mata jakarta da card ɗin shi mai ɗauke da number n shi . A haka ta tattara ta fita tana tafe ƙafa a Gwale .

Fitar ta ke da wuya sai ga nuses mata sababbin ɗauka ne a wannan asibitin sun shigo kusan su Biyar duka basu haura 25 ba . Kallon su yayi ganin yanda suka iso cike da girmama suke gaishe sa , bai amsa masu ba ,sai chack da ya rubuta masu yana ba ta farkon mai firifiri ita a dole ga new employee . Wani irin baya tayi ganin kuɗin miliyan daya da rabi . Jiki na rawa tace ” Doctor wannan na meye??. Shiru yayi masu kusan minti biyar bai ce komai ba yana uzurin sa ,kana ya ɗago dara daran idanun sa yana cewa ” Naku ne ku duka , ina buƙatar budurwa wacce bata taɓa sex da wani ba . Innalilahi wa’inna ilaihir rajiun ,duniya a tare suka haɗa baki suna cewa ” Nine… Jin kowa yace shi ne yasa shi cewa’ Alright , ko wannen ku zan bata 1million ,amma a ƙa’ida idan nayi sex dake shikenan bana ƙara bibiyar ki , kar wacce ta kuma dawo mun. Jiki na rawa ta farkon da check ɗin ke hannun ta tace ” Ohk Doctor a Ina za’a yi? .

Murmushi ya sakin masu kowa jikin ta na tsuma akan kuɗi sun saida mutuncin su . Table ɗin shi ya nuna mata , yana mata alama da hannu , nan cikin sauri ta haye saman table ɗin , Ni ne zan cire maki kayan?.

Yayi maganan yana kallon ta . Aje komai nata tayi ,tana yin tsirara haihuwar uwar ta uban ta . A hankali yafara sarrafa albarkatun ƙirjin ta ,yana kama nonuwan ta ,yana jan su kaman igiyar shanya ,babu martabawa bare mutumtawa, Sai Aahhh tare don yanda yake mata Romance dole Hankali ya gushe , sauran duk sun ƙosa ya zo kan su . Hannun sa yasa yatsar sa biyu a ƙasan gindin ta , yana zurawa don ya tabbatar budurwar ne. Jin wurin tsam yasa shi sakin murmushi yana saurin kai harshen sa ba ƙyama ƙwartanci kawai yasa a gaba yana wani irin tsotsan durin ta ,tare da ƙwarzana da harshen sa yana mata wani carcarcarrr da harshen sa yana bin duk wani ruwa yana shanyewa . Aahhhh washhh Daɗiii Doccc… doctor…daɗiiii ashhhhhh Tayi maganan tana damƙar Madam joy ɗin sa…. Amshen ta yayi daga hannun ta yana zura ta cikin durinta turmi da taɓarya yana kyeta budurcin ta , tare da caccaƙar ciki . Yana jin yaji daɗin Abun har ƙwanyar sa ya zare alƙalaman yana cewa ta tashi ….badon taso ba ko taji ta gamsu ta miƙe tana dingisawa , toilet paper ya wurga mata yana cewa ta nada ta tura a wurin ,don tsane jinin dake sauka mata . Nan take wata ta taho ta ƙwanta a haka dukan su a lokaci guda mata biyar ya lalata. Komawa yayi ya zauna yana sauke numfashi mai cike da jin daɗi , kana ya buɗe idanun sa yana kallon su ,kowa fuskar ta da ɗan guntun hawaye na daɗi da wuya , hannun su kuma na a ƙasan gindin su ,suna daɗa tura Toilet paper . Murmushi yayi yana ware ƙafafun sa tare da fiddo masu da zangegiyar Burar sa da take fara ƙarrrr . Duk zugin da suke ji mantawa suka yi da sauri suka nefe shi suna kama gindin nasa , wannan na kaiwa baki , wannan na shan bakin sa ,wancen ta kama nonon sa ,kowa da inda yake tsotsa ,amma abun ka ga gwanewa na Umair ko ƙwallah baiyi ba bare sambatu ko kukan daɗi ,har a yau yace bai ga macen da zata sanya sa kuka wai don yana jin dadin Sex da ita ba.

Wallahi mata muyi hattara ,son kudi yana jefa ƴaƴan mu da yawa ga halaka , amma lokaci gaba na nan zuwa…!

***
_ZARIA_
Tun daga farkon gidan har zuwa ƙarshen zauren gidan maza ne ke kai kawo tare da yara ƙanana , daga Ni kasan da aƙwai abun da ake yi naci ko sayarwa a wannan gida ,hakan ne ya kawo cikar mutane , kowa mai hankali da mara aƙwai . Don har da bugaggun mashaya duka sunyi dandazo. A cikin gida ne Gwaggo Ramatu ta miƙe cikin sauri tana fitowa daga Kitchen tare da goge gumin dake sauka mata , banda ƙaurin hayaƙin itace dake bata wahala babu abun da take . Ɗakin ta ta nufa tana ɗaga labule tare da kirar sunan Umaimatu..! Umaimatu..!! Na’am Gwaggo yanzu zan fito . Cewan Umaima dake aikin juya sikari a wani irin babban Roba irin na Fenti , sai tururi yake yi alamun ta fashashen ruwan ɗumi ne a ciki . Cike da Salɓi da gaji kasan mai maganan baya da hayaniya ta fara cewa ” Umaimatu kiyi sauri ki fita da ruwan Shayin nan ,kar malam ya dawo gidan nan baki sallami wa’ancen jama’ar da kika tara ba..!

Ai Gwaggo Halipha na aika sayo bredi Amma har yanzu shiru , wallahi Bara yaron nan ya dawo sai naci uban sa , idan da yasan bai niyar zuwa mun ba ai dai sai ya faɗa mun tun nesa da ƙofa na nema wanda zan aika . Amma shine ya shanya Ni ,ga jama’a na ta jira na amma yayi shanshan . Assalamu alaikum Wai Umaima har yanzu ba’a kammala ba . Gani nan fitowa , taho Ɗan Sani ka ɗauka mun bokitin . Zangareren Saurayi ne ya shigo Ɗakin Gwaggo Ramatu da ko leda babu bare ayi tunanin samun kujeru haka ya ɗauka roban Shayin yana fita dashi . Juyawa Umaima tayi tana kallon Gwaggo da Al’amarin Umaima ya isheta don tun tana faɗa yanzu mamaki take tasa ma sarautar Allah ido ,yarinya ƙarama sai zafin Son kuɗi da nema , ko wani sana’a zata yi indai ana haɗa taro da sisi . Gwaggo kin ga Allah da ikon shi ,jiyan nan na fara wannan sana’ar sai da Shayin ,amma ji mutane kaman zasu tsage yau a cikin gidan nan . Murmushi Gwaggo Ramatu tayi kamin tace ” Auta na Umaimatu mai jama’a . Dariya Umaima tayi tana faɗin Gwaggo na tafi to..! Allah yakawo kasuwa mai Albarka .

***
Juyawa tayi tana ƙara juyawa tare da kallon masu sayar ɗan waken nata ,wanda duk girman zauren nan mutane tsiraru ne a cikin ta , mamaki ne ya kamata ganin duk uban costomers ɗin ta masu sayan ɗan waken Nan nata jiya da yau duk babu su ,kamar wanda ta ci masu mutunci ta kore su , Ɗan Sani ne ya shigo hannun sa ɗauke da kofi ɗaya kuma roba yana faɗin Magajiya Gashi asamun ɗan Waken Saba’in . To mai gyaɗa ko manja? Ta tambayesa tana sa hannun ta tare da amsan roban Ɗan waken da yazo dashi . A zuba manja ne ..! To tace tare da aje roban nasa a gyefe tana iza itacen da ta zuba hayaƙi zauren yayi duhu duɗum saboda hayaƙin wannan itace. Cike da ƙosawa Ɗan Sani yace ” Magajiya don Allah kiyi sauri ,ina so na biya Wurin Umaima na sai shayi , kar ya ƙare don tana fito da Shayin nan zauren gidan su kaman ta zubar ,yanzu haka naje layi zan gani ba kaɗan ba.

Jin maganan ɗan Sani yasa Magajiya saurin juyowa tana faɗin mene kace?? Shayi wake sayar da shayi a layin nan? . Au Ke Baki da labarin Shayin da Umaima ta fara sayarwa jiya , taɓ ai yanxu kika je zaki ga gaba ɗaya karkatakaf samarin layin nan a zauren gidan malam Ibrahim , kai ai gaskiya Umaima ta iya shayi yanda kasan jikar buzaye.

Miƙa masa Ɗan waken Magajiya tayi jikin ta a sanyaye , tsayawa tayi jimm tana tunanin rashin kunya da tsaurin ido irin na Umaima , don ita idan tana sana’a to duk matan Layin nan basu isa su sayar da komai ba , har tayi ta gama ,amma yau gashi ta hadu da ƴar bana baƙwai. Miƙewa tayi don babu kowa a zauren kowa ta gama sallamar sa , sai tsuburin ɗan wake dake gaban ta babu mai siya , Hassatu..!! Hassatu!!! Nan Ta buɗe baki tana ƙwada kirar ƴar budurwan ƴar ta Hassatu , Cikin sauri Hassatu ta ƙarako madafin tare da faɗin Na’am Inna.. Ke zauna mun a wurin ɗan Waken Nan Yanxu naje na dawo . Ba tare da Hassatu ta tambaye ta lafiya ba , ta nufi mazaunin Ɗan waken tana zama , ita kuma Magajiya ta sa hannu tana ƙwance gyelenta da tasha ɗan mara dashi tana yafawa tare da saurin fita daga zauren.

A hanya ne tana tafe tana sambatu ita kaɗai kowa ya gaishe ta bata amsa masa ,don bata ji bata gani ,idanun ta kawai Umaimatu yake hasko mata . Gidan su Umaima da dafari zata nufa ,amma tuno da wacece Umaima indai akan kuɗi ne yanzu zata ci maka mutunci yasa ta juyawa tana nufar majalisa inda Malam Ibrahim yake zama duk lasar zuwa yammaci .

Umaima da har shayi ya ƙare an ƙara ɗaura wani an kawo zaure an rufe ta ,kawai ita dai taji anyi ball da roban Shayin ne ,tana ɗagowa wa zata gani Baba ne yake sababi da masifa ,tare da cewa ” Minti biyu ya bada kowa yabar zauren nan ,ya ƙare maganan yana juyo wa ga Umaima kamin yace ” Yanzu Magajiya mai ɗan wake ta faɗa mun komai , don haka bake ba wani sana’a na faɗa maki. Fati ne ke bada haƙuri ita dai Umaima shiru tayi don tasan waye Baba Ibrahim mahaifin ta a faɗa . Ciki ya shiga yana kirar sunan Gwaggo Ramatu , wanda kamin Kice kobo kowa ya watse yayi saura daga ita Sai Fatima.

Shiru Umaima tayi kamin ta ɗago kaman Lady boss tana cewa ” Zan kama shi , dole zan ga Sir Umair Boss. Wake Nan?? Fatima tayi maganan don ta kasa fahimtar inda Umaima ta nufa. Sir Umair Ahmad moddibo..! Zan tafi Lagos ko tayaya Zan nemo kudi ,dole sai wannan ministan tsaron ta biyani haƙini , miliyoyi fa tace..! Zani zanje gidan shi wannan ɗin.

Karanta: Dijama Complete Hausa Novel

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*